LABARI DA DUMI DUMINSA..



 LABARI da ɗuminsa.

Wasu rahoton ni na nuna cewa, Hukumomin leken asirin Á*mur*ka da na Ézr̃él  sun bayar da rahoton cewa suna sa ran cewa ƙasar I*r̃án za ta mayarda martaninta kan Ézreél zuwa wayewar garin Asabat.


Sannan kuma shafin sojojin Í*r̃án dake kan Twitter, sun rubuta wannan Ayar dake cikin Alqur'ani, da ta ke cewa;


 'Permission to fight back is hereby granted to those being fought, for they have been wronged. And Allah is truly Most Capable of helping them prevail'.


The Noble Quran (22:39)


Wannan Ayar ta na nuni ne da cewa, za ka iya mayar da martani idan anzulunke.


Ga hoton da hoton da shafin suka wallafa mintuna 30 da suka gabata.

@ma'asumah Nigerian News update

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post