GUTERRES YA NUNA MATUKAR DAMUWA GAME DA HARIN ISRA'ILA KAN YEMEN,

 



Guterres Ya Nuna Matukar Damuwa Game Da Harin Isra’ila Kan Yemen,

Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya, Antonio Guteress, ya nuna matukar damuwa game da harin da Isra’ila ta kai a lardin Hodeidah na kasar Yemen.


Mista Guterres, ya bayyana matukar damuwarsa kan hare-haren Isra’ila a tashar ruwan Hodeidah da ke Yeman, a cewar wata sanarwa da aka aike wa ‘yan jarida.


“Sakataren Janar ya yi kira ga duk wanda abin ya shafa da su guji kai hare-hare da ka iya cutar da fararen hula da kuma lalata ababen more rayuwa na farar hula.


@ Ma'asumah Nigerian News update

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post