A Jiya Laraba 25 ga watan maris 2020, ‘yan uwa sun ci gaba da fafatawar Abuja na kira ga gwamnatin Nigeria data gaggauta sakin jagoran harkar Musulunci a Nigeria Sayyid Ibrahim Zakzaky, sai dai a wannan karon fafatawar tazo da sabon salo saboda bullowar annobar Covid-19.
(ROHOTON ABNA24.com) A Jiya Laraba 25 ga watan maris 2020, ‘yan uwa sun ci gaba da fafatawar Abuja na kira ga gwamnatin Nigeria data gaggauta sakin jagoran harkar Musulunci a Nigeria Sayyid Ibrahim Zakzaky, sai dai a wannan karon fafatawar tazo da sabon salo saboda bullowar annobar Covid-19.
‘Yan uwa sun tsaya ne a bangarori biyu na kan hanya suna dauke da hotunan Malam tare da rera taken kira ga hukuma data gaggauta sakin Malam[H].
KUBIYO A ZAURUKAN SADA ZUMUNTA NA FACEBOOK KUYI LIKE NA PAGE DINMU A QASA
(ROHOTON ABNA24.com) A Jiya Laraba 25 ga watan maris 2020, ‘yan uwa sun ci gaba da fafatawar Abuja na kira ga gwamnatin Nigeria data gaggauta sakin jagoran harkar Musulunci a Nigeria Sayyid Ibrahim Zakzaky, sai dai a wannan karon fafatawar tazo da sabon salo saboda bullowar annobar Covid-19.
‘Yan uwa sun tsaya ne a bangarori biyu na kan hanya suna dauke da hotunan Malam tare da rera taken kira ga hukuma data gaggauta sakin Malam[H].
KUBIYO A ZAURUKAN SADA ZUMUNTA NA FACEBOOK KUYI LIKE NA PAGE DINMU A QASA
Tags:
#FREE_ZAKZAKY