@ MA'ASUMAH NIGERIAN NEWS UPATED @
NO BLAME ON THOSE WHO ARE POORS
Advisebly the prophet (may Allah bless and mercy be upon him )asked us to be always spending from our earned in the way of Allah and to the needy people . We must not be under begging from some ones .
Whoever spends in the way of Allah and much more spends to the poor people is better than one who is always in begging .
Abu Umama narrated that the prophet (S.A.W.W )said:
👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼
‘’ O SON OF ADAM, IF YOU DO GOOD (spend )IT IS BETTER , AND IF YOU DO NOT SPEND THAT IS BAD FOR YOU . BUT, NO BLAME ON THOSE WHO ARE POOR. START WITH (when you spend )YOUR DEPENDENTS .
The prophet added :
‘’ THE UPPER HAND IS BETTER THAN THE LOWER .‘’
The hadith is sound abd reported by Muslim .
ABINDA HADISIN KE CEWA
――――――――――――
An karbo daga umama yace: Manzon Allah (S.A.W.W )yace;
👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼
‘’ YAA KAI 'DAN ADAM, LALLE IDAN,KA BAYAR (daga )ABINDA KA MALLAKA YA FI ALKHAIRI GARE KA, KUMA IDAM KA RIQE SHI (rowa )SHARRI NE A GARE KA, AMMA BABU ZARGI GA WANDA BA SHI DA WANI ABU (na bayarwa ). KA FARA DA WANDA KE SAMA (a matsayin ma'auni na fifiko ). DOMIN HANNUN SAMA (mai bayarwa )YA FI ALKHAIRI DAGA NA QASA (mai karba ).‘’
Kenan idan kana son fifiko a wajen Allah da kuma samun daraja wajen mutane, to, ka kasance mai bayarwa ba mai karba a ko yaushe daga wasu ba.
Daga wakilanmu na Bauchi zone .
Tare da Ado Isah Guda .
08126385470
~14th January , 2020.
NO BLAME ON THOSE WHO ARE POORS
Advisebly the prophet (may Allah bless and mercy be upon him )asked us to be always spending from our earned in the way of Allah and to the needy people . We must not be under begging from some ones .
Whoever spends in the way of Allah and much more spends to the poor people is better than one who is always in begging .
Abu Umama narrated that the prophet (S.A.W.W )said:
👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼
‘’ O SON OF ADAM, IF YOU DO GOOD (spend )IT IS BETTER , AND IF YOU DO NOT SPEND THAT IS BAD FOR YOU . BUT, NO BLAME ON THOSE WHO ARE POOR. START WITH (when you spend )YOUR DEPENDENTS .
The prophet added :
‘’ THE UPPER HAND IS BETTER THAN THE LOWER .‘’
The hadith is sound abd reported by Muslim .
ABINDA HADISIN KE CEWA
――――――――――――
An karbo daga umama yace: Manzon Allah (S.A.W.W )yace;
👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼
‘’ YAA KAI 'DAN ADAM, LALLE IDAN,KA BAYAR (daga )ABINDA KA MALLAKA YA FI ALKHAIRI GARE KA, KUMA IDAM KA RIQE SHI (rowa )SHARRI NE A GARE KA, AMMA BABU ZARGI GA WANDA BA SHI DA WANI ABU (na bayarwa ). KA FARA DA WANDA KE SAMA (a matsayin ma'auni na fifiko ). DOMIN HANNUN SAMA (mai bayarwa )YA FI ALKHAIRI DAGA NA QASA (mai karba ).‘’
Kenan idan kana son fifiko a wajen Allah da kuma samun daraja wajen mutane, to, ka kasance mai bayarwa ba mai karba a ko yaushe daga wasu ba.
Daga wakilanmu na Bauchi zone .
Tare da Ado Isah Guda .
08126385470
~14th January , 2020.