Ruwayoyi Dake Tabbatar da Kona Gidan sayyida Fatima Yar Manzon Allah(S)!!! Kashi Na Biyar(5)



🇨🇮Ma'asuma Nigerian New Update

____________________

RUWAYAR BALADHURI

_Ya ruwaito daga sulaiman al Taymi daga Abdullahi bin Aun;Abubakar ya nemi Ali da yayi masa mubaya'a, sai Ali (as)yaki. Daga nan sai Umar ya tafi gidan Ali(as)dauke da makamashi. ya taras da Fatimah a bakin koafar gidan, wadda tace masa ;kazo da nufin kona mani gidane?Umar yace;"kwarai kuwa!".

_Domin karin bayani sai aduba littafi mai suna;-

_Al-Baladhuri Ahmad bin Yahya bin Jaber al-Baghdadi,cikin Ansabal Asharaf mujalladi na 1 shafi na 586, ruwaya ta 1184

RUWAYAR MUNIYYIDDIN IMAMUDDIN ISMA'IL

_Daga nan sai Abubakar ya umarci Umar da yaje yazo da Ali da wadanda ketare da shi daga gidan Fatimah(as). Abubakar yace wa Umar;Idan sunki zuwa,to ka yakesu.Nan take Umar ya nufi gidan Fatimah, yana dauke, da makamashi don ya kone gidan. Anan ne ya gamu da Fatimah, inda take tambayarsa , "ina zaka tafi haka", ya kai dan khaddabi kazo ne ka kone mana gida?Umar umar ya ammasa da cewa (kwarai kuwa!).

_Kitabul Mukhatasar Fi Akhbaril Bashar dhafina 64

_nanmuka kawo karshen wannan rubutu sannsan muna so allah shida famana inzamuyi nagaba. Abin damukai daidai allah kabiya ladan ga rushin SHAHEED ISHAK MUHMMAD SULAIMANH

Masha Allah🙏

Daga Wakilinmu Na Kano

MJ Matashi Ibrahim
07032680713
matashi1234@email.com

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post