Buraza ga Shawara Idan katashi yin Aure !!!


Turawa abokkanka...
     ____zaidu sulaiman Shi'a.______
   (1)dan'uwa Kada ka auri wadda bata damu da karatu ba, 

(2)kada ka auri mace wadda bata da kunya ma'ana zata iya furta komai daga bakinta batare da tanajin kunyar kowa ba, kuma alamar jin'tsoron Allah (t) shine jinkunyar mutane to idan ya zamana bata jin'tsoron furta komai acikin mutane kaga kenan akwai  matsala kuma 

(3).dan'uwa kada ka auri mace marar  hakuri gaskiya ya kamata kayi iya iyawarka wajen gwada hakurinta tun'kuna waje  basai  kun'  shiga cikin gida ba,  domin kuwa hakuri kusan shine tushen jin'tsoron Allah Wanda zuciyar ka tana buqatar Abu amma kuma Allah baya so to sai kayi hakuri kaga kenan hakuri yayi maka  jagoranci gurin tsoron Allah (t)  gaskiya dan'uwa kasamu mace mai hakuri, zakasha mamakin gaske , 

(4) dan'uwa kada ka auri mace wadda bata damu da addini ba, idan sister CE shin yaya  ta damu da al"amarin wannan barka kuwa saunawa take zuwa gurin grogram ???? Saika duba  sosai don' gudin kada ka auro  wadda bazata bawa  yayanka tarbiyyar da zasu taimaki jagoraba, (h) ,   

KARANTA WANNAN:- Sista ga Shawara idan kin tashi yin Aure


(5). Dan'uwa.  Agaskiya kafinma ka fara soyayyah da sister ka duba, ka gani  ta janibin ibadarta shin' damu yin'su kokuma yaya  saboda abinda yasa nace maka  kafinma ka fara sonta  ka fara duba, haka shine shi so yana shigane  lokaci guda kaga in'ka bari kun'fara kunyi nisa ne zaka gano haka to tabbas akwai  matsalah ,, sai aduba, sosai, domin gudun kada afada tarkon Dana sani,    dan'uwa. 

Zan'cigaba insha Allah Allah (t).  Ya azurtamu da mata  na gari ma'abota addini da hankali da iya magana da iya soyayyah  Allah (t).   Bamu sabaty 

#FREE_ZAKZAKY_DOLEE
.
_*🌍MA'ASUMIYA NIGERIA NEWS UPDATES*_

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post