JAWABI MAI MUHIMMANCI

JAWABI MAI MUHIMMANCI :

Ma'asumah Nigeria News Update 

Hasashen Shaikh Ibraheem Zakzaky Dangane da yiwuwar Amurka ta fara Ta'addanci a Arewacin Nijeriya don ta shigo ta mamaye Kasar da sunan fada da Ta'addanci.

 
         
Shaikh Zakzaky ya yi bayanin ne tun a shekarar 2004, kimanin shekaru 15 da suka gabata, a yayin da yake Ta'aliki ga Malamin Izala, Marigayi Shaikh Usman Abubakar Baban Tine, a yayin taron makon Hadin Kan Musulmi a Zariya.

Ishaq Muh'd Suleiman 
08132933333 

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post