MAGANAR NASIRU EL-RUFA'I TA TABBATA A GARIN KANO 23/03/2019.


@Isma'il Abubakar Idris Katsina.

A wani Jawabi na Gwamnan Jahar Kaduna Nasiru el-rufa'i wadda yayi dangane da Al'amarin Siyasar garin Kano tsakanin Jam'iyyu guda Biyu (2), A.p.c. da P.d.p, Gabduje da Abba.


Nasiru yana cewa " koda za'a karar da Jama'ar garin Kano gaba dayansu sai Ganduje ya koma kujerar sa ta gwamnan a garin Kano", maganar Nasiru el-rufa'i tayi matukar tasiri domin  yau a garin kano Allah kadai yasan adadin gawar wakin da aka sabu da Majiyyata.

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post