Yadda Ake gane Sallah ta karbu.

Tura zuwa ga Abokkanka..

@ MA'ASUMAH NIGERIAN NEWS UPDATED @

↝Mizanin gane Sallar ka tana karbuwa.....


↝Yazo cikin Littafin Biharul Anwar, Mj na 82, Shafi na 198. Imam Jafar As-Sadiq (As) yake cewa; "Idan mutum yana so ya gane Sallar sa tana karbuwa ko bata karbuwa, ya saka ayyukansa a mizani ya gane shin Sallolin da yake yi suna hana mishi aikata aiyukan sabo? Idan suna hanawa to, sallolinsu suna karbuwa." 

SHARHI
╰➝➝➝
↝Yan uwa lallai, mu kula da sallah ta ko wanni janibi domin ita ce maganin wanke duk wani aikin sabo. Da sallah ne ake gane karbuwar  dukkan ayyuka.
↝Shi yasa ma tazam 'Aazamul ibadat' domin matsawar bata karbuwa, zai zam dukkan ayyukan ka ma baatattu ne.

↝Allah ya datar damu, ya mana tagomashi da fitowan su Sayyid Zakzaky (H).

     ᕙ(⇀Bιπ 卄α尺ουπ 丂ιᎶαυ↼)ᕗ

Post a Comment


Yi Comment domin ka bayyana ra'ayinka akan wannan labarin anan akasa

Previous Post Next Post